Yana ɗaya daga cikin waɗanda suka shahara a fannin Adabi a duniya. Ya samu damar kafa kansa a cikin manyan marubtan nahiyar Afirka a wannan zamani,
KariNajib Mahfuz wani babban Malamin Adabi ne ɗan ƙasar Misra wanda ya lashe kyautar Nobel a fannin Adabi wanda kuma ya nuna bajinta matuƙa wajen rubuta al’adu da ɗabi’u da kuma saƙafar al’ummar Misra,
KariCikakken Sunansa shi ne: "Chinua Chinụalụmọgụ Achebe" marubucin riwaya ne ɗan ƙabilar ibo, an haife shi ne a garin Aujidi ranar 16 ga watan Nuwamba shekara ta 1930,
KariAn haifi Ali Mustapha Musharafa a jahar Dumyaɗ, ranar 11 ga watan Yuli, 1898, ya haddace Alƙur’ani tun yana ƙarami, haka ma ya haddace ingataccun Hadisan Manzon Allah (S. A. W)
KariKwame Nkrumah shi ne shugaban kasar Ghana na farko, bayan jagorantar kasar wajen samun 'yancin kai. Ya samu gogewa a matsayin malamin makaranta a kasashen Amirka da Ingila.
KariAn haifi Cheikh Anta Diop a shekarar 1923 a kauyen Thieytou da ke da tazarar kilomita 100 gabas da birnin Dakar na kasar Senegal. Danginsa 'yan kabilar nan ce ta Wolof.
KariShugaba Anwar Sadat gwarzo a fagen yaki, kuma gwarzo a fagen zaman lafiya, tarihinsa cike yake da bajinta.
KariAn haifi Alhaji Shehu Shagari a kauyen Shagari a shekarar 1925, kuma shi ne da na shida ga mahaifinsa Aliyu, magajin kauyen Shagari, wanda manomi ne, dan kasuwa yana kuma kiwo.
KariSHUGABAN KASAR ALJERIYA HAWARI BU’MADYAN MUJAHIDIN BA’AZHARE, KUMA MAHADDACIN ALKUR’ANI
Kari