Alhamis, 1 Yuli, 2021

- Misra ta dawo da kayan tarihi guda 114 waɗanda aka yi fasa ƙwaurinsu zuwa Faransa.
- Shukry: ba za mu yi ƙasa a gwiwa ba wajen kare masalahohin mu yayin da muka ga za mu cutu game da cike madatsar ruwa ta Nahada.
- Shugaba Abdul Fatah Al-sisi ya bayar da umurnin a ci gaba da bai wa tattalin arzikin ƙasar kariya.
- Madbuly: Zanga-zangar 30 ga watan Yuni za ta ci gaba da kasancewa wata muhimmiyar alama a tarihin ƙasa.
- Al-sisi: Misra tana goyon bayan ƙoƙarin samun daidaito tsakanin Falasɗinu da Isra'ila.
Leadership A Yau
- ‘Yan Nijeriya Ne Matsalar Nijeriya Ba Addini Ko Kabila Ba – Buhari.
- Yadda Dan Majalisar Zamfara Ya Gamu Da Ajalinsa Sa’o’i Bayan Sauya Sheka.
- Jihar Gombe Ta Samu Lambar Yabo Ta Zinare Kan Saukaka Harkokin Kasuwanci.
- Zaben Gwamnan Anambra: APC Ta Nada Gwamnan Gombe Shugaban Kwamitin Sauraron Korafi.
- Da Ribar Katin Waya Da ‘Pure Water’ Nake Taimakon Gidauniyata – Matar Gwamnan Bauchi.
- Ganduje Ba Ya Cikin Tawagarsa Da Aka Farmaka – Gwamnatin Kano.
- Safarar Makamai: An Kara Yawan Tara Daga Naira Dubu Zuwa Miliyan Daya.
- Ya Dace Gwamnatin Tarayya Ta Sake Nazari Kan Farashin Kayayyaki – Alhaji Usman.
- Rashin Tsaro Na Iya Kawo Cikas Ga Aikin Rajista Idan Ba A Dau Mataki Ba – INEC.
- Kwamoti Ya Kaddamar Da Cibiyar Sadarwar Zamani A Mazabarsa Da Ke Adamawa.
- Jami’an Tsaron JTF Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane Da Kama Biyu A Kogi.
Premium Times Hausa
- Ba wanda ya isa ya sa mu soke ko mu sassauta dokar hana gararambar kiwon shanu – Gwamna Ortom.
Aminiya
- An Kai Hari Gidan Sunday Igboho.
- Birtaniya Na Neman Bahasin Yadda Najeriya Ta Cafke Nnamdi Kanu.
- Tuwo Ya Yi Ajalin Mutum 9 ’Yan Gida Daya A Zamfara.
- Mutum 55 Sun Tsere Daga Hannun Boko Haram.
- Dangartaka Ta Yi Tsami Tsakanin Ganduje Da Hukumar Yaki Da Rashawa Ta Kano.
- Osinbajo Zai Halarci Bikin Mika Sanda Ga Sarkin Kano.
- An Yi Garkuwa Da Ma’aikata 8 A Kogi.