Alhamis, 8 Yuli, 2021

- Al-sisi: Bai kamata tattaunawa akan batun cike madatsar ruwan Nahada ta ƙi ci- ta ƙi- cinyewa ba.
- Shugaba Abdul Fatah Al-sisi ya buɗe taron rundunar sojin ruwa na 3 ga watan Yuli a Arewa maso yammacin ƙasar.
- Ƙasar Misra ta aika tawagar 'yan kasuwa mafi girma don ƙarfafa taimakekeniya tare da kasuwanni 22 a tsakiya da kuma yammacin Afirka.
- Ministan harkokin wajen Misra Samih Shukry zai gudanar da tarurruka don tabbatar da matsayin Misra game da batun madatsar ruwan Nahada.
- Misra ba za ta amince da matakin da Ethiopia take ɗauka ita kaɗai ba bayan ta fitar da bayanin fara cike madatsar ruwan Nahada karo na biyu.
RFI Hausa
- Jacob Zuma ya mika kansa ga 'Yan sandan Afrika ta Kudu.
- An kammala jana'izar tsohon shugaban Zambia Kenneth Kaunda.
Leadership A Yau
- Abin Da Ya Sa Hana Kiwo A Kudu Ba Zai Yi Tasiri Ba – Zulum.
- Manyan Kudurorin Da Taron Gwamnonin Arewa Maso Gabas Ya Cimma.
- Kwastam Shiyyar Arewa Ta Cafke Haramtattun Kayan Naira Miliyan 198.
- Soke Aikin Hajji: Hukumar Alhazai Ta Fara Mayar Wa Maniyyata Kudinsu A Bauchi.
- Cafke Nnamdi Kanu Kanu: Malami Ya Yi Wa Lauya Madu Wankin Babban Bargo.
- Yadda Noman Shinkafa Da Kasuwancinta Ke Samar Da Riba A Nijeriya.
Aminiya
- Satar Dalibai: UNICEF Ya Ja Kunnen Najeriya.
- EFCC Na Neman Hadimin Tambuwal Kan Damfarar N2.2m.