Alhamis, 9 Satumba, 2021

- Jaridun Duniya: ƙasar Misra ta zama wani bangon kare annoba a Afirka.
- An fara taron matasan ƙasashen Larabawa da Afirka akan sauyin yanayin yankin Sahel a garin Gardaƙa.
- Ƙungiyar marubutan ƙasar Misra ta ƙulla yarjejeniya da ƙungiyar marubutan Afirka akan musayar wayewa a tsakaninsu.
- Shugaba Al-sisi ya kai ziyarar gani da ido a tashar jirgin ruwan Askandariyya inda ya duba cigaban muhimman ayyukan tashar da kuma gefen Teku.
- Ƙasar Misra ta karɓi bakwancin taron harkar lafiya a Afirka karo na farko.
Leadership A Yau
- ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Gonar Obasanjo.
- Sarkin Kontagora Ya Rasu.
Legit.ng
- Yanzu-yanzu: Shugaba Muhammadu Buhari ya dira birnin Owerri, jihar Imo.
- Da duminsa: 'Yan bindiga sun sace ma'aikatan Obasanjo 3 bayan yi wa motarsu luguden wuta.
- Wadanda ake zargi sun sanar da dalilinsu na sacewa da sheke mahaifin tsohon gwamna.
- ‘Yan bindiga suna sulalewa zuwa makwabta yayin da Sojoji suka rutsa Zamfara da ruwan wuta.
Aminiya
- Allah Ya Yi Wa Sarkin Sudan Na Kontagora Rasuwa.
- Mutum 4 Sun Rasu Bayan Karbar Rigakafin COVID-19 A Edo.
- An Cafke Masu Garkuwa Da Mahaifin Tsohon Gwamnan Filato.
- Mutum 599 Sun Kamu Da COVID-19 —NCDC.
- Yadda Jama’ar Gari Suka Kama Dan Bindiga Da Hannu A Katsina.
- An Jefe Ma’akacin Gidan Talabijin Na NTA Har Lahira.
Voa Hausa
- Sarkin Sudan Na Kontagora Alhaji Sa'idu Namaska Ya Rasu.
- Gwamnatin Najeriya Na Bukatar Hadin Kan 'Yan Kasa Domin Yaki Da Jahilci.
- 'Yan Bindiga Sun Kashe Dan Sanda Tare Garkuwa Da Mutane 23 A Kaduna.
- Mun Gamsu Da Matakan Tsaro Da Gwamnati Ke Dauka - Dattawan Arewa.