Jummaʼa, 13 Mayu, 2022

Labaran 13 - 05 - 2022
- Sojojin Misra sun yi ruwan bama-bamai tare da fatattakar 'yan ta'adda a Arewacin Sina'i.
Aminiya
- Rikicin APC A Kano: Fadar Shugaban Kasa Ta Yi Wa Ganduje Da Shekarau Kiranye.
- Malami Ya Fasa Takarar Gwamnan Kebbi, Zai Ci Gaba Da Rike Mukamin Minista.
Premium Times Hausa
- ƘALAMAN ƁATANCI: Buhari yayi tir da kisan Deborah, ya aika da ta’aziyyar sa ga iyaye da ƴan uwan mamaciyar.
- Emiefile ya yi ganawar sirri da Buhari, ya ce masu son zuciyarsu ta buga su cigaba da korafin ya yi murabus.
- DUBU TA CIKA: An damke Kansilan Soba ya na safarar bindigogi ga ƴan bindiga a Giwa, jihar Kaduna.
- ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP.
- NAKA SHI KE BADA KAI: Ƙungiyar Matasan Ijaw sun ce kada PDP su zaɓi Wike a ranar zaɓen fidda-gwani.
Leadership Hausa
- Ganduje Ya Kai Ziyarar Bazata Gidan Shekarau Kan Ya Amsa Gayyatar Buhari Ta Sulhu.
- Hajojin Habasha Dake Shiga Kasar Sin Na Karuwa In Ji Jakadan Sin A Kasar.
- Sin Ta Kara Raya Dangantakar Abokantaka A Tsakaninta Da Kasashen Dake Cikin Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”.
- An Kafa Kungiyar Ba Da Ilimin Sana’o’i Ta Sin Da Afrika.
- Abin Da Ya Sa Nijeriya Za Ta Fuskanci Karancin Albasa A Bana – Shugaban NOPPMAN.
- Dattawa A Fannin Tsaro Sun Amince A Sake Duba Dokokin Soja.
- Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano.
- Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp.
Voa Hausa
- Abin Da Buhari Ya Ce Kan Kisan Dalibar Da Ake Zargi Da Yin Sabo A Sokoto.
- ‘Yan bindiga Sun Kashe Mutum Uku A Ningin Jihar Bauchi.
- Real Madrid Ta Kada Levante Zuwa Rukunin ‘Yan Dagaji.