Lahadi, 13 Disamba, 2020

Voa Hausa
- Sojojin Najeriya Sun Gano Inda Wadanda Suka Sace Dalibai A Katsina Suke.
- Jihar Katsina Ta Bada Umurnin Rufe Makarantun Kwana Bayan Sace Wasu Dalibai.
- Najeriya: Biyu Daga Cikin Wadandan Su Ka Sace Ba’amurke Sun Fada Raga.
- Za a Bude Hanyoyin Da Sojoji Su Ka Rufe – Inji Gwamna Zulum.
- Fiye Da ‘Yan takara 250 Na Mu’amula Da Miyagun Kwayoyi a Kano – NDLEA.
- Bayanin Buhari Ga Majalisa Na Iya Amfanar ‘Yan Bindiga – Minista Malami.
- Ana Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi a Nijer.
Leadership A Yau
- Sojojin Sama Sun Kashe ‘Yan Ta’addan Boko Haram Da Yawa A Borno.
- Sam Nda-Isaiah Ya Taimaka Wajen Kafuwa Da Habakar Jam’iyyarmu, Inji APC.
- Sam Nda-Isaiah: Ministar Abuja Da Jam’iyyar PDP Sun Bayyana Alhininsu.
- Yan Sanda Sun Tabbatar Da Labarin Kai Hari Makaranta A Jihar Katsina.
- Korona: Gwamnan Legas Ya Killace Kansa.
- Nda Isaiah: Mun Yi Rashin Dan Kishin Kasa Kuma Gogaggen Dan Jarida, Inji Gwamna Bello.
- Buhari Ya Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Makarantar Kwana A Jihar Katsina.
- Jihar Kwara Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Shugaban Kamfanin Leadership, Nda-Isaiah.
- Rasuwar Nda Isaiah Babban Rashi Ne Ga Kasar Nan —Tambuwal.
- NAF Ta Lika Wa Jami’anta Sabbin Mukamansu.
Premium Times Hausa
- ” Ka saka dokar ta baci a jihohin da rashin tsaro yayi tsanani” – Atiku ga Buhari.
- KORONA: An samu karin mutum 617 da suka kamu a Najeriya ranar Asabar.
- HIMMA DAI MATA MANOMA: Manoman Najeriya na bukatar na’urori masu saukin sarrafawa -Zainab Isah.
- HOTUNA: ‘MATAR MUTUM KABARIN SA’: Daurin Auren Isa Suleiman da ‘Yar Amerika Janine Sanchez a Kano.
- Yadda Musulunci Ya Mutunta Yara Da Hadarin Da Ke Tattare Da Satar Yara A Makarantun Najeriya, Daga Imam Murtadha Gusau.
- Dalibai sama da 300 suka bace a harin makarantar Kankara – Masari.
Aminiya
- Dalibai 333 Ne Suka Bace A GSSS Kankara —Masari.
- Gamayyar Kungiyoyin Arewa Ta Kadu Da Rasuwar Nda-Isaiah.
- Boksin: Buhari Ya Jinjina Wa Nasarar Anthony Joshua.
- An Yi Zanga-Zangar Neman A Ceto Daliban GSSS Kankara Da Aka Sace.
- Za A Gina Wa Malaman Makaranta Gidaje 5,000 A Kano.
- Gwamnan Legas, Sanwo-Olu Ya Kamu Da COVID-19.
- ‘Yan Bindiga Sun Sace Tsohowa Mai Shekara 90 A Zamfara.