Litinin, 14 Faburairu, 2022

Labaran 14 - 02 - 2022
- Bankin Duniya: tattalin arzikin Misra zai iya fuskantar ƙalubalen da Annobar Korona ta haifar.
- Fira-ministan Misra yana bibiyar matakin samar da tashoshin tace ruwan teku.
- Tashar madatsar ruwan Suwais ta samu ribar kuɗin shiga mafi girma a tarihin ta a cikin shekara guda.
- Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Al- ahali ta samu nasarar lashe kyautar tagulla a gasar kofin duniya ta nahiyoyi.
Leadership Hausa
- ‘Yan Sanda Sun Damƙe DCP Abba Kyari.
- NDLEA Na Neman Abba Kyari Ruwa A Jallo Kan Zargin Badakalar Kwayoyi.
- An Kammala Aikin Gini Mafi Tsayi A Gabashin Afirka.
- Sin Ta Tallafawa Shirin COVAX Da Dala Miliyan 100.
- Kantinan Sayar Da Abincin Kasar Sin Sun Bunkasa Fiye Da Gabanin Barkewar Annobar COVID-19.
- Gine-ginen Olympics Sun Inganta Tushen Aladun Da Suka Shafi Wasannin Olympics.
- An Kubutar Da Mutum 20 Da Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Neja.
Aminiya
- ’Yan Sanda Sun Cafke Abba Kyari Sa’o’i Bayan NDLEA Ta Ba Da Shelarsa.
- An Kulle Bankin Access A Gombe Saboda Taurin Bashin Kudin Haraji.
- Ana Zargin Malami Da Kashe Dalibi Mai Wata 19 Ta Hanyar Duka Da Bulala.
- Jarumar Nollywood Ta Gwangwaje Zawarawa A Zariya Da N7m Albarkacin Ranar Masoya.
- Wanda Ake Zargi Da Kisan Hanifa Ya Yi Mi’ara Koma Baya.
- Abubuwa 5 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Rikicin Rasha Da Ukraine.
- An Tarwatsa Masu Zanga-Zangar Adawa Da Dokokin Coronavirus A Faransa.
- ASUU Ta Soke Mukamin Farfesa Da Aka Bai Wa Pantami.
- Dalilin Da PDP Ta Lallasa APC A Zaben Kananan Hukumomin Abuja.
- An Yi Wa Sama Da Fursunoni 800 Afuwa A Myanmar.
- An Yi Haduwar Ba Zata Tsakanin Kwankwaso Da Ganduje A Sakkwato.
- Dan Sarauniya Ya Kai Wa Shekarau Ziyara.
Voa Hausa
- Zarge-zarge Sun Fara Shiga Tsakanin Magoya Bayan ‘Yan Takarar Shugabancin APC.
- Baiwa Sarakuna Dama A Hukumance Na Iya Saukaka Matsalolin Da Najeriya Ke Ciki – Masana.
- Na Kadu Da Rasuwar Magajin Garin Sokoto – Buhari.
- Gwamnatin Nijer Ta Kaddamar Da Shirin Bada Agajin Gaugawa Ga Miliyoyin 'Yan Kasar.
Premium Times Hausa
- AN YANKA TA TASHI: Ƙungiyar Malaman Jami’o’i sun ce digirin-digirgir ɗin Pantami na ‘Jam’ar ‘Jatau Na Albarkawa ne’.
- ANA WATA GA WATA: Safara Da Harkallar Hodar Ibilis: Hukumar NDLEA na farautar Abba Kyari ruwa a jallo.
- SHEKARU 46 BAYAN KAFA FCT: Yadda Abuja ta zama gatan ‘yan Najeriya da ƙalubalen da birnin ke fuskanta -Aliyu Modibbo.
- Kungiyoyin Mayu sun kai ni kara kotu saboda ina gina katafaren Coci a Uyo – Gwamna Udom.