Laraba, 15 Satumba, 2021

- Tawagar NIPAD a birnin Alƙahira suna tattauna yarjejeniyar samar da cibiyar magance sauyin yanayi ta Afirka.
- Shugaban majalisar kare haƙƙin bil adama: "tsarin da ƙasa ta ɗaukan wani mataki ne mai muhimmanci na ƙarfafa batun kare haƙƙin bil adama a Misra.
- Al-sisi: muna da burin bayar da cikakken tallafi da kyakkyawar rayuwa ga manoma.
- Ƙasar Misra ta jagoranci wani kwamitin aikin samar da ƙudurori na yankin Afirka ta gabas.
- Ma'aikatar ƙere-ƙere ta Al'arabiyya tana tattauna hanyoyin taimakekeniya tsakanin ta da tawagar Najeriya.
Premium Times Hausa
- Manyan jami’an gwamnati ke sayen motocin da a ka yo sumogal ɗin su zuwa Najeriya – Hukumar Kwastan.
- Hafsat Ganduje ta halarci saukar karatun autan ta a Landan, bayan babban ɗan ta ya kwance mata zani a kasuwa.
Voa Hausa
- Buhari Ne Zai Bayyana Matsaya Ta Karshe Kan Makomar Abba Kyari – Dingyadi.
Aminiya
- Harsashin Masu Garkuwa Da Uwa Ya Kuskure Danta.
- Jami’an Tsaro Na Taimakon Masu Fasakwaurin Ma’adinai —Minista.
- Malaman Jami’a Sun Ce Gwamnati Ta Kai Su Bango.
- Yadda Aka Ceto Mutum 638 Da Ake ‘Bautarwa’ A Arewacin Najeriya.
Rfi Hausa
- An kashe shugaban kungiyar ISWAP Al-Barnawi- Rahotanni.