Alhamis, 18 Maris, 2021

- A jerin kasashen Larabawa ƙasar Misra ce ta ɗaya a yawan adadin mata a majalisar wakilai.
- Shugaba Al-sisi ya tabbatar da goyon bayan Misra mai dorewa ga kasar Sudan.
Premium Times Hausa
- Har yanzu Afsat ba ta yarda in kusance ta a matsayina na mijinta – Korafin Farfesa Haroona a kotu.
- TAKARAR 2023: Kwamiti na so PDP ta yi amfani da cancanta, ba karba-karba ba.
- A gaggauta yi wa daliban jami’a da ’yan siyasa gwajin tu’ammali da muggan kwayoyi – Buba Marwa.
- Ina jinjina wa salon wakilcin Uba Sani a Majalisar Dattawa – El-Rufai.
- Gwamnatin Tarayya na bukatar fili mai hekta 100,000 domin noman shinkafa a Jihar Nassarawa.
Aminiya
- Ba Sace Ni Aka Yi Ba, Guduwa Na Yi – Amaryar Kano.
- Aisha Buhari Ta Dawo Najeriya Bayan Wata Shida A Dubai.
- PDP Za Ta Yi Watsi Da Tsarin Karba-Karba A 2023.
- Masunci Ya Kama Kifi Mai Fuskar Mutum.
- Shugaban Tanzania John Magufuli Ya Rasu.
- Bana Shakkar Faduwa Zabe A 2023 – Makinde.
- Kocin Kano Pillars Ya Ajiye Aikinsa.
- Mahara Sun Kashe Matashi, Sun Dauke Mahaifiyarsa A Jigawa.
- ’Yan Bindiga: Sheikh Gumi Yana Mana Katsalandan – Masari.
Leadership A Yau
- Haramcin Wa’azi: Kungiyar Malamai Ta Nemi Ganduje Ya Yi Wa Abduljabbar Afuwa.
- Gwamnatin Kogi Ta Farka Don Ceto Lokoja Daga Matsanancin Karancin Ruwan Sha.
- ‘Yan Bindiga: Sarkin Birnin Gwari Ya Tsallake Rijiya Da Baya.
- Khalifan Tijjaniya Na Duniya Ya Yi Addu’a Ta Musamman Ga Bukola Saraki.
- An Biyo Daliban Da Kwankwaso Ya Tura Karatu Waje Basussuka – Sheikh Khalil.
- Matsalar Tsaro: Gwamnati Ta Rufe Makarantun Dake Karamar Hukumar Kajuru.
- Dole Ne Afrika Ta Lashe Kofin Duniya – Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Afrika.
Voa Hausa
- Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzania John Magufuli.
Manhaja
- Legas kaɗai na da masu ta’ammali da miyagun ƙwayoyi milyan 4, cewar Marwa.
- Kwara: An samu hatsaniya tsakanin Musulmi da Kirista saboda hana ɗalibai amfani da hijabi.
- Gwamnatin Tarayya da Nasarawa za su yi aiki tare wajen kare yankunan haƙo ma’adinai.
- ICPC ta tsare Ojerinde saboda badaƙalar milyan N900.
- Ba mu da tabbacin za a gudanar da Hajjin 2021 – NAHCON.