Laraba, 18 Mayu, 2022

Labaran 18/5/2022
PREMIUM TIMES HAUSA
- RANAR IYALAI TA DUNIYA: Ma’aikatar Jinƙai za ta agaza wa iyalai mabuƙata 30.
- TSADAR ABINCI A CIKIN ƘUNCIN RAYUWA: Farashin kayan abinci ya ƙaru da kashe 18.8%.
- HIMMA DAI MATA MANOMA: Yadda yajin aikin ASUU ya sa na rungumi noma hannu bi-biyu – Wata ɗalibar jami’a.
DW
- Matsin rayuwa na kara kamari a kasashen Afirka.
- Illolin gurbatacciyar iska ga dan adam.
- Tarayyar Turai ta dakatar da horon soja a Mali.
VOA
- Ana Zargin Shugabannin Jami'iyar APC A Adamawa Da Yunkurin Canza Sunayen Masu Zabe Kafin Fidda Dan Takarar Gwamna.
AMINIYA
- DAGA LARABA: Yadda Za A Magance Matsalolin Matasan Arewa.
- Shekarau Ya Sauya Sheka Zuwa NNPP —Abdulmini Jibrin.
- Kotu Ta Dakatar Da Shugabannin PDP Na Jihar Kano.
- Najeriya Ta Samu Tikitin Gasar Cin Kofin Afirka.
- Za A Raba Gardama A Wasan Karshe Na Gasar Firimiyar Ingila.
Leadership Hausa:
- Patricia Etteh: EFCC Ta Cafke Tsohuwar Shugabar Majalisa Kan Badakalar Kudade.
- Sanarwar Ministocin Kungiyar G7 Ta Keta Ka’idar Kasa Da Kasa Ce Dake Neman Rura Wutar Rikici.
- Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar AC313A Na Kasar Sin Ya Tashi A Karon Farko.
- An Cimma Nasarar Kawar Da Kwayoyin Cutar COVID-19 Baki Daya A Kananan Hukumomi 16 Na Birnin Shanghai.
- Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Aiwatar Da Shirin Raya Kasashen Duniya.
Rfi:
- Shugaban Senegal ya bayyana goyan bayan sa ga Idrissa na PSG.
- Gurbacewar muhalli ya haifar da mutuwar mutane miliyan 9 a duniya – Bincike.
- 'Yan bindiga sun kwashi mutane akan hanyar Abuja zuwa Kaduna dake Najeriya.
- Wasu dattawan Najeriya na fargaba kan rashin tsaro ya hana gudanar da zaben 2023.
- An kama shugaban 'yan adawa a Chadi bayan zanga-zangar adawa da Faransa.