Alhamis, 19 Agusta, 2021

- An fitar da dala biliyan 2.4 don tallafa wa shirin ƙasa na haɓaka ilimi da kuma binciken ilimi.
- Mai magana da yawun rundunar soji: an kashe masu kafirta jama'a 13 a tsakiya da kuma arewacin Saina'a.
- Ministan sadarwa: Jami'ar Misra ta fasaha ita ce Jami'a irinta ta farko a fannin fasaha a Afirka da yankin gabas ta tsakiya.
- Shugaban ƙasar Misra ya tabbatar da muhimmancin ƙarfafa dangantaka da ƙasar Amurka a ɓangarori daban-daban.
- Rundunar sojin ruwan Misra da ta Amurka sun gudanar da atisaye a Teku.
Aminiya
- Gwamnatin Kano Ta Dauko Manyan Lauyoyi 4 Kan Abduljabbar.
- ‘Ba Mu Yafe Wa ’Yan Boko Haram Da Suka Mika Wuya Ba’.
- PIA: Najeriya Ta Yi Asarar Dala Biliyan 50 Saboda Jan Kafa
- Yadda Dokar Hana Fita Ta Jefa Mutanen Jos Cikin Kunci.
DW HAUSA
- Mutane sun mutu a sabon harin a Burkina Faso.