Alhamis, 2 Satumba, 2021

- Ƙasar Misra ta halarci taron kwamitin majalisar tsaro don hana yaɗuwar rikice rikice da kawo ƙarshen su a nahiyar Afirka.
- Shugaba Al-sisi ya tabbatar wa shugaban ƙasar Ƙatar buƙatar Misra ta haɓaka taimakekeniya mai alfanu.
- Misra ta zama memba a ƙungiyar bayar da tallafi ta Afirka.
- Diya'u Rashwan: Dangantaka tsakanin Misra da ƙasashen Afirka a ƙarƙashin shugabancin Shugaba Al-sisi tana samun ci gaba a koda yaushe.
- Shukry ya tafi ƙasar Aljeriya don halartar taron ministocin ƙasashen waje na ƙasashe maƙwafta Libya.
Rfi Hausa
- Gwamnatin Buhari ta kwato Naira tiriliyan 1 da aka sace – APC.
- Buhari zai sallami wasu karin ministocinsa.
- Atiku ya koka akan ci gaba da sace dalibai a Zamfara.
- Taliban ta fara nuna karfin makamanta a Afghanistan.
- Mutane 65 sun mutu a gwabzawar da Huthi ta yi da sojojin Yemen.
Legit.ng
- 2023: Kada ku bari Atiku ya yi maku asarar tikitinku, kungiya ta gargadi PDP.
- Fadar shugaban kasa: Kungiyar IPOB ta tanadi makamai da bama-bamai a fadin Najeriya.
Aminiya
- Daukar Makami Don Kare Kai Laifi Ne —Babban Hafsan Soji.
- Matsalar Tsaro: Wasu Gwamnoni Sun Ga Uwar Bari.
- Kotu Ta Sa A Duba Kwakwalwar Sheikh Abduljabbar.
- Dan Bindigar Da Ya Yi Garkuwa Da Daliban Afaka Ya Shiga Hannu.
- Direban Bas Ya Mayar Da N10m Da Gwala-Gwalai Da Ya Tsinta.
- ‘A Yi Afuwa Ga Sojojin Da Suka Yi Bore A Yaki Da Boko Haram’.
- ’Yan Bindiga: An Hana Sayar Da Fetur A Jarka A Sakkwato.