Litinin, 22 Faburairu, 2021

- Al-sisi: Muna son mu taimaka wa al'ummar Libya ne saboda su samu su jagoranci ƙasarsu.
- Masu karɓar horo 12 daga ƙasashe 5 na Afrika a bikin kammala horas da ma'aikatan gidajen radiyo na ƙasashen Afrika karo na 22.
- An zaɓi Misra ta zamo mamba a majalisar zartarwa a asusun bayar da lamuni na haɓaka harkokin noma a duniya.
- Misra da Muritania suna tuntuɓar juna a al'amurran da suka shafi yankin Afrika da ma duniya baki daya.
Voa Hausa
- Daliban Kagara Na Yankin Birnin Gwari – Gwamna Matawalle.
- Jirgin Da Ya Yi Hatsari Yana Shirin Zuwa Neman ‘Yan Makarantar Kagara Ne – Sojojin Najeriya.
- Hadarin Jirgin Saman Sojan Najeriya Ya Kashe Mutum 7.
- A Karon Farko, Ana Shirin Mika Mulki Daga Gwamnatin Farar Hula Zuwa Wata a Nijar.
- 'Yan Bindiga Sun Sako Mutane 53 A Jihar Naija; Ban Da Daliban Kagara.
- Harajin Naira 100 Na Baburan Adaidaita Sahu A Kano Na Nan Daram.
- Ana Jimamin Mutuwar Jami'an Zabe Bakwai Da Suka Rasu a Nijar.
Leadership A Yau
- An Dambace Tsakanin Boko Haram da ISWAP.
- Yajin Aikin Masu Keke Napep Ya Tsaida Kano Cak!
- Gwamnatin Neja Ta Sanar Da Sako Fasinjojin Motar Hukumar NSTA.
- Tsaro: Yadda Al’ummomi Suka Soma Tunkarar Masu Garkuwa.
- Buni Zai Aiwatar Da Rahoton Kwamitin Kwararru Kan Bukasa Ilimi A Yobe.
- Miyetti Allah Na Zargin Akerodolu Da Kirkirar Rundunar Amotekun Don Kashe Fulani. Masu Adaidaita Sahu Na Shirin Tsunduma Yajin Aiki A Kano.
- ’Yan Sanda Sun Cafke Barayin Mutane Da Kwato Bindigogin Biyu.
- Ni ’Yar Kungiyar Asiri Ce, Inji Dalibar Da AKa Kama Da Bindiga.
- Ku Shirya Barin Arewa Idan Gwamnoninku Ba Su Bar Kyamar Fulani Ba – Miyetti Allah.
Premium Times Hausa
- Buhari ya yi tir da mummunar tarzomar Billiri a Gombe, sanadiyyar rigimar nadin sarauta.
- Ministar Jinƙai ta yi ta’aziyya da alhinin rasa sojojin sama shida a hadarin jirgin yaki.
- Yadda ‘Yan bindiga suka kashe mahaifi da dansa a Igabi, jihar Kaduna.
- Ƙungiya ta raba wa Zawarawa 120 tallafin naira miliyan 10 a Abuja.
- ZABEN 2023: Tinubu nagartacce ne, gangariyar da ba sai an sha wahalar tallata shi ba – Inji Tsohon Minista.
- USAID ta tallafawa Najeriya da naurorin yin gwajin Tari fuka 86,500.