Laraba, 23 Disamba, 2020

Premium Times Hausa
- Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta janye yajin aiki.
- KORONA: Mutum 416 cikin 999 din da suka kamu ranar Talata mazauna Abuja ne, mutum 1 daga Jigawa.
Voa Hausa
- Gwamnatin Tarayya Na Tallafawa 'Yan Kasuwa A Jihar Kebbi.
- Zamu Ga Bayan Masu Garkuwa Da Mutane Don Neman Kudin Fansa – Burutai.
- Masu Fama Da Nakasa A Adamawau Sun Yi Zanga Zanga Kan Nuna Musu Wariya.
- Moden Lumana Ta Hama Amadou Ta Goyawa Tsohon Shugaban Kasa Mahaman Osman Baya.
Leadership A Yau
- ‘Yan Bindiga Sun Sace Matafiya Da Dama A Hanyar Jibiya Ta Jihar Katsina.
- Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Hutun Kwana 3 Don Bikin Kirsimeti Da Sabowar Shekara.
- ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Minjibir A Jihar Kano.
- ’Yan Ta’adda Na Kai Hari Makarantu Ne Don Kunyata Gwamnati Kawai – Lai.
- Nda-Isaiah (1962-2020): Yau Za A Fara Bankwana Da Ciyaman.
- Rasuwar Nda-Isaiah: Kungiyar Marubuta Ta ANA Kano Ta Nuna Jimaminta.
- Kirisimeti: DPR Ta Bada Tabbacin Wadatar Da Nijeriya Da Man Fetur.
- Kirsimeti: Gwamna Zulum Ya Yi Wa Sojoji A Bama 10 Ta Arziki.
- Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Raba Awakai 1,780 Ga Matan Jihar Yobe.
- Sai Mun Koma Ga Da’ar Ubangiji Za A Samu Saukin Rashin Tsaro – Cibiyar Interfaith.
- Rundunar Sojin Sama Ta Kara Firgita ’Yan Boko Haram A Borno.
- Salah Yana Son Barin Liverpool.
- Omeruo Da Colins Ba Su Cancanci Baga Wa Nigeriya Wasa Ba – Babangida.
Jaridar Mikiya
- ‘Yan Bindiga sun Sace Dan kasuwa tare kone motar ‘yan Sanda a jihar Kano.
- Gwamnatin tarayya ta bayyana Ranar hutun bikin kirsimeti.
- ‘Yan ta’adda sun Sace motar bus cike da fasinja a jihar katsina.
- Batun kashe Biliyan 540 akan rigakafin Covi-19: Ya kamata mataimakan Buhari su ba shi shawara da yaji tsoron Allah, A bari mutane su sami ‘yanci, in ji Gwamna Yahaya Bello.
Aminiya
- ’Yan Bindiga Sun Kai Hari A Kano.
- Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aiki.
- Dubun Mai Damfara Da Sunan Ahmed Musa Ta Cika.
- Buhari Ya Gana Da Jonathan Kan Rikicin Siyasar Kasar Gambiya.
- Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammad Lele Mukhtar.
- An Cafke Mutum 3 Kan Zargin Kashe Wani Mutum Da ‘Yarsa A Kano.
- ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Fasinjoji A Edo.
- Saudiyya Na Yi Wa Mutum 440,000 Rigakafin Coronavirus Kyauta.
- Mutum 300 Sun Kamu Da COVID-19 A Nasarawa.
- Coronavirus Ta Harbi Karin Mutum 999, Ta Kashe Wasu 4 A Najeriya.
- Hatsarin Mota Ya Yi Ajalin Mutum 17 A Kogi.
- Majalisa Za Ta Kafa Hukumar Mafarauta.