Talata, 24 Nuwamba, 2020

- Kasar Misra ta ki amincewa da tsoma bakin kasar Faransa a harkokin ta na cikin gida.
- Shugaban kasa da Fira ministan kasar Italiya sun tattauna muhimman batutuwa tsakanin kasashen biyu.
- Shugaban kasa ya bude taro da kuma kasuwar baje kolin fasahar sufuri da zirga-zirga: 2020 Trans MEA.
Voa Hausa
- Wasu Al’umomi a Arewacin Najeriya Sun Fito Da Sabon Salon Kare Kai Daga Yan Bindiga.
- Ali Ndume Ya Ce Ya Yi Mamakin Matakin Kotu Na a Tsare Shi.
- Sha'anin Tsaro Na Kara Tabarbarewa a Arewacin Najeriya.
- MDD Ta Gargadi 'Yan Siyasar Nijar Kan Zaman Lafiya a Lokacin Zabe.
Leadership A Yau
- An Tsige Kakakin Majalisar Dokokin Gombe.
- Akwai Kyakkaywar Alaka Tsakaninmu Da ’Yan kabilar Ibo – Sarkin Bichi.
- ’Yan Bindiga Sun Sake Sace Wani Likita A Jihar Kogi.
- Mai Karamin Albashi Zai Daina Biyan Haraji – Buhari.
- ’Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Malamin Jami’ar ABU.
- Ba Tawagar Zulum Aka Kai Wa Hari A Borno Ba, Cewar Gusau.
- Bayanan Sirri Na Iya Kawo Karshen Boko Haram, In Ji Tsohon Janar.
- Yadda ’Yan Ta’adda Suka Kama Mijina Mu Na Tare – Matar Shugaban APC.
- Salah Ya Warke Daga Cutar Korona.
Premium Times Hausa
- TARIN FUKA: Asusun bada Tallafi na Duniya ‘ Global Fund’ zai tallafa wa Najeriya da dala miliyan 143.
- #EndSARS: Gwamnatin Najeriya ta rubuta wa CNN wasikar korafin kan karkataccen rahoton zargin kisa a Lekki.
- KORONA: Ƴan bautan ƙasa NYSC 138 sun kamu da cutar – NCDC.
- KORONA: Mutum 56 Kacal suka kamu a Najeriya ranar Litinin.
- A rika jika geron yin Kullin Koko cikin ruwan da aka hada da daskararren madaran shanu – Likitoci.
Aminiya Daily Trust
- Dattijo Ya Nemi Budurwa Ta Biya Shi N50,000 Saboda Kin Auren Shi.
- Dukan Dan Takara: Kotu Ta Sa A Kamo Shugaban Karamar Hukumar Gaya.
- Trump Ya Aminta A Fara Shirin Mika Wa Joe Biden Mulki.
- Satar Waya Ya Jawo Wa Matashi Hukuncin Bulala A Kotu.
- Dan Sanda Ya Harbi Wani Mai Kayan Lemo A Kebbi.
- Trump Ya Kakaba Wa Kasashen Afirka 15 Takunkunmin Shiga Amurka.
- Super Eagles Ba Ta Ci Wasa Ko Daya Ba A 2020.
- Marainiyar Da Magidanta 7 Suka Lalata Na Neman Hakkinta.
- An Tsige Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Gombe.
- Mahari Ya Kashe Uba Da Dansa A Kano.
- Dan Najeriya Ne Ya Kirkiro Rigakafin COVID-19 A Amurka.
- Ta Hallaka Budurwar Tsohon Saurayinta Ta Kona Gidansa.
- Gwamnati Ta Bukaci A Kara Kaimi Wurin Yaki Da Safarar Mutane.
- An Kara Wa ‘Yan Sandan Da Aka Kashe A Zanga-Zangar #EndSARS Matsayi.
- COVID-19: Gidauniyar TY Danjuma Ta Raba Tallafin N107m A Neja.
- Jami’an Hisbah Sun Samu Horo Kan Damben Karate A Kano.
- Za A Sa Kafar Wando Da Masu Taimakon ’Yan Bindiga.