Lahadi, 27 Satumba, 2020

Labaran Misra
- Mali: Bah Ndaw ya sha rantsuwa a matsayin shugaban rikon kwarya na watanni 18.
- Al-sisi: Kogin Nil ba mallakar wani bangare ba ne, ruwansa a ga Misra daidai yake da rayuwa, muna nan akan bakanmu na neman samun daidaituwar makomar siyasa a Libiya.
rfi.fr/ha
- 'Yan ta'adda sun halaka jami'an sa kan Burkina Faso sama da 100 cikin watanni 8.
- Buhari ya yi Allah-wadai harin Boko Haram kan gwamnan Borno.
- 'Yan sanda sun kama mutane 5 da suka yi wa yarinya fyade a Bauchi.
Leadership A Yau
- Yunkurin Tsaida Nijeriya Cak! Kungiyar Gwamnoni Ta Nemi NLC Ta Janye Batun Yajin Aiki.
- Tabarbarewar Tsaro A Nijeriya: An Kashe Maciji Ba A Sare Kanshi Ba.
- Gwamnan Gombe Zai Hada Kai Da Ministar Mata Don Dakile Cin Zarafin Mata Da Yara.
- Rasuwar Sarkin Zazzau Ta Firgita Al’umma –Inji Ado Mai Buhu.
- Korona: SIEC Yobe Ta dage Zaben Kananan Hukumomi.
- Muhimman Abubuwan Da Ya Kamata Mata Su Sani Dangane Da Al’ada Da Daukar Ciki.
- NDE Za Ta Horas Da Matasa Marasa Aikin Yi 1, 300 A Bauchi.
- Me Ke Haddasa Mutuwar Matasa A Kududdufi A Kano?
- FRSC Ta Gargadi Al’umma Kan Tafiya A Cikin Dare.
- UNICEF Ta Horas Da Malaman Asibiti 40 Matakan Kariya Daga Cutar Korona A Jigawa.
- An Kaddamar Da Shirin Horas Da Malaman Asibiti 44 A Jihar Kwara.
- Hukumar SUBEB A Jihar Kaduna Ta Fara Horas Ta Malaman Makarantu Hanyoyin Kariya Daga Cutar Korona.
- Cutar Korona Ta Kama ‘Yan Wasan Kwara United.
- Nijeriya Ta Nada Sababbin Masu Koyarwa.
- Gwamna Ganduje Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Sarkin Zazzau Shehu Idris.
- Gwamnonin APC Na Arewa Za Su Ja Zare Da Tinubu.
- Kwankwaso Ne Madubi Kuma Jagorammu A Siyasa – Yusuf Ogan boye.
- Makarantu Masu Zaman Kansu Da Suka Yi Rijista Da “NAPPS” Ne Za Su Samu Tallafin Korona – Maryam Magaji.
Voa Hausa
- Najeriya Na Shirin Tsunduma Yajin Aiki.
- An Sake Kaiwa Tawagar Gwamnan Borno Hari.
- Adadin Wadanda Suka Mutu a Ayarin Gwamna Zulum Ya Kai 30 – AFP.
- Masarautar Zazzau Ta Mika wa Gwamna El Rufai Sunayen Mutum Uku – Rahotanni.
- Yadda Dakarun Najeriya Suka Mayar Da Martanin Kisan Kanar Bako.
- Sunayen Masu Neman Sarautar Zazzau Ba Su Zo Hannuna Ba – El-Rufai.
Premium Times Hausa
- SARAUTAR ZAZZAU: An tafka Magudi da Siyan Kuri’u a zaben Sabon Sarki da masu zabe suka yi a Zariya – Gwamnatin Kaduna.