Lahadi, 29 Nuwamba, 2020

Voa Hausa
- Boko Haram Ta Kashe Mutum 43 A Maiduguri.
- An Yi Jana'izar Manoma 43 Da Aka Yi Wa Yankan Rago a Borno.
- Abin Da ‘Yan Najeriya Ke Cewa Kan Bude Iyakokin Kasar.
- Najeriya Na Duba Yiwuwar Sake Bude Kan Iyakarta, Abin Da Ya Janyo Muhawara.
- Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Najeriya Na Shirin Bayar Da Tallafi Kashi Na Biyu Don Tayar Da Komada.
- 'Yan Bindiga Sun Fara Karbar Haraji a Wasu Kauyukan Sakkwato.
- Kotu Ta Gindayawa Ali Ndume Sharuddan Beli.
- Kungiyar Ministocin Kasashen OIC Ta Yi Nazarin Hanyoyin Yaki Da Ta'addanci.
Leadership A Yau
- Muna Bukatar Naira Miliyan 81 Don Yi Wa Filin Wasa Na Abuja Kwaskwarima, Inji Minista.
- Gwamna Zulum Ya Jagoranci Sallar Jana’izar Manoman Da Boko Haram Ta Kashe A Borno.
- Shugaba Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Manoman Shinkafa A Borno.
- Har Yanzu Babu Wata Yarjejeniya Ta Janye Yajin Aiki –ASUU.
- Hatsarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 19 A Sakkwato.
- Rundunar Sojin Sama Ta Yiwa Manyan Hafsoshin Ta 107 Karin Girma.
- Ina Farin Ciki Da Inganta Rayuwar Matasa Sama Da 50,000—Dakta Yahaya Danjuma.
- Kwalejin Kimiyya Ta Bida Ta Tantance Dalibai 120 Don Fara Karatun Digiri.
- Gwamnatin Nasarawa Ta Karbi Tallafin Yaki Da Cutar Korona.
- Matsalar Tsaro A Jihar Zamfara: Yadda Matakan Gwamna Bello Matawalle Ke Haifar Da Da Mai Ido.
- An Bukaci Gwamnatin Tarayya Da Ta Kirkiro Ma’aikatar Kula Da Yankunan Da Ke Bada Wutan Lantarki (HYPPADEC).
Premium Times Hausa
- Boko Haram sun kashe manoman shinkafa sama da 40 a gonakin su ranar Asabara jihar Barno.
- KORONA: Mutum 110 suka kamu a Najeriya ranar Asabar.