Talata, 29 Disamba, 2020

- Shugaban kasa ya kai ziyarar gani da ido zuwa ga ayyukan da ake yi a gabashin garin Alkahira, haka kuma ya bayar da umarnin kulawa sosai game da matakan kariya daga kamuwa da annobar covid-19.
- Shugaba Al-sisi: Dole ne a sami yarjejeniya game da batun madatsar ruwan Nahda da zartar da ita zai zama wajibi.
Premium Times Hausa
- Bamu da Korona a jihar Kogi kuma ba za mu bari a kakaba mana ita karfi da yaji ba – Gwamna Yahaya Bello.
- Jami’an kula da lafiya 476 su ka kamu da Korona a Abuja.
- Kusan kwanaki 200 kenan ba a sami koda mutum daya da ya kamu da Korona a jihar Kogi ba.
- KORONA: Baya ga Legas, Filato da Kaduna ke da yawan wadanda suka kamu ranar Litini.
Voa Hausa
- An Gudanar Da Zabe Mai Inganci A Jamhuriyar Nijar - CEN-SAD.
Leadership A Yau
- Boko Haram Ta Halaka Uku Tare Da Garkuwa Da 40 A Wulgo.
- Zulum Ya Katse Ziyara Bayan Kai Hari A Kauyukan Borno Uku.
- APC Ta Kaddamar Da Shugabannin Rikon Kwarya A Jihar Sakkwato.
- Gobara Ta Kona Shaguna A Babbar Kasuwar Potiskum.