Alhamis, 10 Faburairu, 2022

Labaran ranar 10/2/2022
DW
- Najeriya: Matakin digiri ga shugaban kasa.
- Firaministan Libiya ya tsallake rijiya da baya.
- Zanga-zangar dalibai kan hijabi a Indiya.
VOA
- Sojojin Najeriya Sun Hallaka Maharan IPOB Hudu A Jihar Anambra.
- Karin Haske Kan Batuttuwan Da Aka Tattauna A Taron Kungiyar Kasashen Afirka.
- Majalisar Dattawan Najeriya Ta Yi wa Kudurin Dokar Fansho Karatu Na Biyu.
- 'Yan Bindiga Sun Kashe Wani DPO a Jihar Katsina.
- Marwa Na So A Rika Yi wa Daliban Jami’a Gwajin Amfani Da Miyagun Kwayoyi.
- Kananan ‘Yan Kasuwa Sun Nemi A Janye Na'urar Tantance Kudaden Harajin TVA A Nijar.
- Najeriya Za Ta Fara Karawa A Wasan Tseren Dusar Kankara A Beijing.
- Gwamnatin Najeriya Ta Tabbatar Da Samun Gurbataccen Man Fetur A Kasar.
AMINIYA
- Ta’aziyyar Hanifa Da Ahmad Bamba Ta Kai Aisha Buhari Kano.
- Mataimakin Shugaban FCE Katsina Ya Rasu.
- Kudin Litar Man Jirgi Ya Karu Zuwa N400.
- Za A Binciko Yadda Aka Shigo Da Gurbataccen Man Fetur Najeriya.
Leadership Hausa:
- An Amince Da Kafa Wasu Yankunan Gwaji Na Kasuwanci Ta Kafar Intanet A Wasu Sassan Kasar Sin.
- ZAƁEN SHUGABANNIN GUNDUMAR FCT: INEC ta tura Manyan Kwamishinoni 3 wajen zaɓen ƙananan hukumomin Abuja.
- NYSC ba ta dakatar da albashin masu yi wa kasa hidima ba – Binciken DUBAWA.
- Musabbabin Wahalar Fetur Da Ake Fuskanta –NNPC.
- INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaben Kananan Hukumomin Abuja.
Rfi:
- Mali za ta tattauna da ECOWAS don mayar da kasar mulkin farar hula.
- Adadin mutanen da guguwar Batsirai ta kashe a Madagascar ya kai 92.
- WHO na tattaunawa da Taliban kan ayyukan jinkai a Afghanistan.
- Sojin Faransa sun kashe mayaka masu ikirarin jihadi 30 a Mali.