Lahadi, 14 Afirilu, 2019

Leadership A Yau
- Taron Shugabannin Sahel: Buhari Ya Nemi A Dakile Shigowar Makamai Nijeriya.
- Tsohon Alkalin Alkalai, Mamman Nasir Ya Rasu.
- Mazaje Masu Shekara 50 Na Fuskantar Barazanar Kamuwa Da Cutar Kansar Mafitsara — Masana.
- Shirin ‘Mafita’ Ta Tallafa Wa Masu Sana’oi A Kano.
- Hajjin Bana: NAHCON Da Kamfanonin Jigilar Alhazai Sun Yi Taron Gaggawa.
- Gidauniyar RSFCF Ta Kai Xauki Makarantun Islamiya A Zariya.
- Dalibai Da Iyaye Sun Yaba Da Yadda A Ke Gudanar Da Jarabawar JAMB.
- FRSC Ta Yi Gargadi A Kan Oba Lodi A Zamfara.
- An Koka A Kan Yadda ‘Yan Siyasa Ke Yaudarar Matasa.
- An Bayyana Bukatar Kyautata Tarbiyar Yara.
- Tarihin Zuwan Turawa Zariya.
Naij.com (Legit Hausa)
- Za mu tallafa wajen yakar ta'addanci a jihar Zamfara - Gwamna Yari ya shaidawa hukumomin tsaro.
- Yadda 'Yan Majalisa su ka kashe Naira Biliyan 140 a 2018.
- Muna da isasshen man fetur - Kachikwu ya tabbatarwa 'yan Nigeria.
- Mun aminta da matakin karatu na shugaba Buhari – INEC.
- Ekweremadu da Melaye za su nemi kujerar shugaban marasa rinjaye.
- 'Matakan da ya kamata gwamnatin tarayya ta dauka domin kawo karshen matsalar man fetur'.
- NLC: Mun ba Buhari nan da 1 ga Mayu ya rattaba hannu kan dokar karin albashi.
- Boko Haram: Rayukan Yara 432 sun salwanta a Arewa maso Gabas cikin shekarar 2018 – UNICEF.
- Ba za mu bari a maimata abin da Saraki yayi a baya, a zaben bana ba – Sanatan APC.
- Kasar Amurka ta gargadi 'yan kasarta a kan zuwa Najeriya.
- Alkali Abang yana so ‘Yan Majalisar da su ka sauya-sheka su kare kan su.
Voa Hausa
- Ban Manta Da ‘Yan Matan Chibok, Leah Sharibu Ba – Buhari.
- Za Mu Mika Mulki Ga Gwamnatin Farar Hula a Sudan – Burhan.
BBC Hausa
- Afirka U-17: Najeriya ta doke Tanzania.
- Ana ci gaba da alhinin rasuwar Justice Mamman Nasir.
- Shekara biyar: Shin 'yan Matan Chibok na raye?
ـــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ
Labaran kasar Misra
- A yau aka sanya hannu a yarjejeniyar samar da manyan ayyukan raya kasa da makamashi, da sufuri da yawan bude ido ta nahiyar Afrika.. (7 April)
- Shugaban kasa Abdulfattah Elsisi ya kai ziyarar aiki zuwa kasar Guinea a wani rangadin da ya fara zuwa kasashen waje, wanda ya hada da kasar Amurka da kwadebuwa da Senegal… (7 April)
- Taron shugabannin kwamitin da ke tsara gasar cin kofin nahiyar Afrika don tattaunawa akan yadda za a yi aiki kafin a raba rukunnai… (6 April)