Alhamis, 2 Mayu, 2019

Leadership A Yau
- Yawan Mutanen Nijeriya Ya Karu Zuwa Miliyan 201 –UNFPA.
- Matasa A Zamfara Sun Kashe ‘Yan Bindiga A Fadar Sarki.
- Zai Yi Wahala A Iya Hana Fetur Din Iran Yaduwa A Kasuwa -Sakataren OPEC.
- ‘Yan Bindigan Zamfara Sun Kai Hari Makarantar Mata.
- Shafin JAMB Bai Lalace Ba, Mu Na Tantance Baragurbi Ne, Cewar Hukumar.
- Tsaro: An Bukaci Buhari Ya Kirkiro Guraben Aiki Ga Matasa.
- Hukumar NRSC Ta Rarrashi Matuka Motoci Kan Wahalarhalun Aikin Kaduna Zuwa Kano.
- Kakaki Unique Awards Ta Karrama Wasu Fitattun Mutane A Jihar Katsina.
- Ranar Ma’aikata: NULGE Na Kokarin Gyaran Kundin Tsarin Mulki Don ’Yantar Da Kananan Hukumomi – Kwamred Gwarzo.
- Malamai Da Limamai 150 Sun Halarci Taro Kan Tafsirin Bana A Jihar Neja.
- Ranar Ma’aikata Ta Duniya: Ma’aikatan Jinya Da Unguwar Zoma Sun Zo Na Daya A Kano.
- Katsina 2019: Dalilan Da Su Ka Sa Masari Ya Ci Zabe Da Kalubalen Da Ke Gabansa.
- Jiragen Saman Kasashen Waje Sun Fara Sauka A Sabon Titin Jiragen Abuja.
- Buhari Ya Kalubalanci Jami’o’i Su Samar Da Cigaba Na Kananan Matatun Mai.
- Kwamitin Fadar Shugaban Kasa Ya Kwato Naira Miliyan 40 Daga Bankunan Kasuwanci.
- Manchester United Ta Sanar Da Real Madrid Farashin Pogba.
- Salah Ya Gargadi Van Dijk.
- ’Yan Najeriya Ne Na Uku A Mafi Karancin Dadewa A Duniya.
- Ranar Ma’aikata: Gwamnan Bauchi Zai Kafa Kwamitin Aiwatar Da Biyan Sabon Albash.
- An Daure Wani Likita Sakamakon Mutuwar Wata ’Yar Bautar Kasa.
Naij.com (Legit Hausa)
- Hukumar INEC ba ta da hurumin rike min takardun shaidar samun nasarar zabe – Okorocha.
- Hukumar FAAN ta rufe tashoshin jirgin sama na Gombe da Kebbi kan bashin N732m.
- Gwamnatin mu ta shirya biyan N30,000 mafi karancin albashin ma'aikata a Kano – Ganduje.
- Gwamnan Ebonyi ya sallami jami’ai 824.
- Zan zamo gwamna na farko da zai biya karancin albashi N30,000 – Yari.
- Gwamnan Katsina ya nuna rashin tabbass kan biyan mafi karancin albashi N30,000.
- Buhari ya sauyawa ma’aikantasa wurin aiki kafin a rantsar dashi a karo na biyu.
- Sanata Sani ya bayyana yadda za a tsere ma makircin masu dasa miyagun kwayoyi a filin jirgin sama.
Premium Times Hausa
- RANAR MA’AIKATA: Gwamnatin Kano ta soke fifiko tsakanin mai Digiri da mai HND.
- An yi garkuwa da masu dafa abinci hudu a makarantar mata dake Zamfara.
- Yadda mafusata suka kashe mahara bakwai a Fadar Sarkin Birnin Magaji.
BBC Hausa
- An rabawa makafi manhajar karatun Alkur'ani a Najeriya.