Talata, 21 Mayu, 2019

Leadership A Yau
- Shugaba Buhari Ya Soke Zuwa Imo Don Ziyarar Aiki.
- Manchester United Za Ta Ninka Albashin Rashford Sau Uku.
- Mun Bunkasa Wuraren Lura Da Lafiya A Abuja- Ma’aikatar Lafiya Ta Birnin Tarayya Abuja.
- Minista Ya Faxa Cakwakiyar Ayyukan Kwangila Na Miliyoyin Naira.
- Majalisar Bauchi Ta Haramta Wa Masallatai Da Cocina Shingaye Hanyoyi Lokacin Ibada.
- Shin Ko Madara Na Rage Kaifin Ciwon Gyambon Ciki?.
- Karamar Hukumar Dala Ta Kashe Naira Miliyan 68 A Gyaran Dakunan Makarantar ’Yan Mata.
- ’Yan Sanda Sun Damke Dilar Makamai A Ibadan.
- Dalibin Jami’ar Uyo Ya Mutu Cikin Ruwan Kandami A Otal.
- Fasinja Guda Ya Mutu, 19 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Anambra.
- NCDC Ta kaddamar da Sabon Ofishi A Kebbi.
- Gwamnatin Tarayya Za Ta Rusa Da Gina Filin Jirgin Legas Kan Biliyan N14 – Sirika.
- Farashin Man Fetur, Dizil Da Kalanzir Ya Karu A Watan Afrilu – NBS.
- Filin Jirgin Sama Na Benin Zai Fara Yin Aiki Da Daddare.
Legit Hausa (Naij.com)
- Bikin rantsar da shugaban kasa: Zamu tabbatar da tsaro ga shugabannin da za su zo ta ya murna - Fadar Shugaban Kasa.
- Ku sa ran samun ci gaba cikin sauri ta kowani fanni a mulkin Buhari na 2 – Gwamnatin tarayya.
- Kalaman Obasanjo kan Boko Haram: Fadar Shugaban kasa ta mayar da martini.
Premium Times Hausa
- GARKUWA DA MUTANE: An damke wanda ya sace surikin gwamna Masari da wasu 70.
- MUZGUNA WA MA’AIKATAN MU: Za mu dauki mataki – Hukumar NDLEA.
- Ana fama da karancin likitoci a jihar Legas – Kungiyar Likitoci.
- ZABEN 2019: INEC ta kwace shaidar ‘yan takara 25 bisa umarnin kotu.
- An yi garkuwa da faston cocin ECWA da mabiya 15 a Kaduna.
Voa Hausa
- Masu Garkuwa Da Limamin Coci Sun Bukaci Miliyan 30.
- CAN Ta Tabbatar Da Kama Mabiyanta.
- Afrika Ta Zama Nahiya Mai Saurin Samun Ci Gaba-Inji MDD.