Lahadi, 23 Agusta, 2020

- Ma'aikatar ruwa: shirin samar da daftarin farko da ya kunshi wurin da aka yi sabani da wanda aka cimma yarjejeniya akan madatsar ruwan Nahda.
- Kasar Sudan ta sifanta ziyarar tawagar kasar Misra da kyakkyawar ziyara ta kuma tabbatar da muhimmancin karfafa dangantaka akan abubuwan da za su taimaki Masalahohin kasashen biyu.
- Shugaba Abdul fatah Al-sisi ya yi maraba da sanarwar tsagaita wuta a Libiya..
- An fara gudanar da baje kolin kasa da kasa karo na sha takwas a Babban Dakin karatu na Iskandariyya.
- Shugaba Abdul fatah Al-sisi ya bayar da umarnin tura tallafin gaggawa ga kasar Sudan.
- Shugaba Abdul fatah El-sisi ya rattaba hannu akan samar da jami'o'i 4 hudu na kasa da kasa.
Leadership A Yau
- Zaben Jihar Edo: Tarayyar Turai ta Gargadi Matasa Kan Bangar Siyasa.
- Shekara Daya A Ofis: Ministan Ya Jaddada Shirinsa Na Sake Fasalin Rundunonin Tsaro.
- Yaki Da Ta’addanci: Basaraken Jihar Nasarawa Ya Yaba Wa Shugaba Buhari.
- Mamman Daura Na Nan Lafiya Kalau, Cewar Dansa.
- Matsalar Ruwan Sha Na Dada Kamari A Kano.
- Yadda Dambarwar Fitar Dogara Daga PDP Ta Shafi Siyasar Jihar Bauchi.
- Ayyukan ‘Saving One Million Lives’ Su Ne Kyautata Lafiyar Mata Da Yara- Yobe SPM.
- Gwamnan Gombe Ya Kai Ziyara Ma’aikatar Ilimi Tare Da Shan Alwashin Shawo Kan Kalubalen Ilimi.
- Hana Karatun Allo: Alarammomi A Kano Sun Fara Ruwan Kula-Kuzai.
- Janar Buratai Ya Jaddada Kudurinsa Na Kawo Karshen Ayyukan Ta’adda A Nijeriya.
- WHO Ta Bukaci Yara Daga Shekara 11 Su Fara Sa Takunkumin Fuska Don Kariya Daga Cutar Korona.
Voa Hausa
- Najeriya Za Ta Maida Martani Ga Kasashen Da Suka Hana 'Yan Najeriyar Shiga Kasashensu.
- Jonathan Ya Jagoranci Tawaga Zuwa Mali.
- 'Yan Sanda Sun Gayyaci Obadiah Mailafia Zuwa Ofishinsu.
- Amurka Na Yunkurin Kulla Dangantaka Takanin Isra'ila Da Daular Larabawa.
hausa.legit.ng
- Daga dawowa: ‘Yan Najeriya sun chaa a kan Aisha Buhari saboda ta yi kira ga inganta asibitoci.
- Taron NBA: A janye gayyatar da aka yi wa Obasanjo da Wike suma – Kungiyar lauyoyi Musulmai.
- Masu caccakar Buhari basu kishin Najeriya - Gwamna Badaru.
rfi.fr/ha
- 'Yan ta'adda sun halaka mutane 13 a Jamhuriyar Congo.