Alhamis, 17 Oktoba, 2019

Leadership a yau
- Gwamnan Bauchi Ya Sauya Wa Kwamishinoni Hudu Wuraren Aiki.
- Za A Datse Albashin ’Yan Siyasa Don Biyan Sabon Albashi.
- Yadda Gidauniyar Badamasi Burji Ta Dauki Nauyin Karatun Dalibai 4,000 Rigis!.
- Gwamna Bello Ya Ware Biliyoyin Kudi Domin Yin Aikin Titina A Neja.
- An Kara Harajin Vat Ne Don Inganta Muhimman Abubuwa Uku – Buhari.
- Kungiyar Cigaban Matasan Arewacin Nijeriya Mazauna Legas Ta Gudana Da Taron Addu’o’i.
- Kamfanin Sadarwa Ya Nemi CBN Kan Biyan Shi Tarar Dala Miliyan 285.
- Matatun Man Fetur Shida Za Su Fara Aiki – Gwamnatin Nijeriya.
- Haramta Shinkafar Waje: “Yakamata Gwamnati Ta Bada Karfin Hana Shigo Da Kwayoyi”
- Samun Mai A Bauchi Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Nijeriya – Gwamnatin Bauchi
Legit.ng
- Shugabannin Igbo sun nemi a hukunta wadanda suka sace yara 9 a Kano.
- Yan Najeriya na farin ciki da rufe iyakar kasar – Buhari.
- Shugaba Buhari ya yi martani akan gobarar Onitsha.
- Aisha Buhari za ta ginawa Kungiyar AFLPM katafaren ofis a Abuja.
- 'Yan asalin jihar Filato sun cacaki Gwamna Lalong saboda ya nada bahaushe mukami.
- Kano 9: Ku fita ku bar jihar Kano, Sarkin Bichi ya gargadi 'yan Kudu da suke zaune a Kano da mummunar niyya.
Von.gov.ng
- Gwamnatin Najeriya Da Kungiyar Kwadago Sun Koma Zauren Tattaunawa Ranar Laraba.
- Majalisar Dattawan Najeriya Zata Bada Goyin Bayan Bangaren Kimiya Da Fasaha.
- Shugaba Buhari Ya Jajenta Wa Wadanda Bala’ in Ambaliyar Ruwa Ya Farma.
Muryar Duniya
- Najeriya na neman dala biliyan 62 daga manyan kamfanonin hakar mai.
- Amurka ta aike da tawagar ganawa da Erdogan kan Kurdawa.
- Guinea ta gurfanar da Jagororin adawa 8 gaban Kotu kan zanga-zanga.
- Tsadar rayuwa a Zimbabwe ta tilastawa ma'aikata zaman gida.
dw.com/ha
- Jamhuriyar Nijar: Shirye-shiryen zabe.