Lahadi, 27 Oktoba, 2019

Legit.ng
- Shugaban kungiyar ISIS, Al-Bagadadi, ya mutu.
- Tsohon shugaban jam'iyyar PDP ya mutu.
- Asisat Oshoala ta zura kwallaye 2 a wasan Matan Barcelona da Madrid.
- Yaran Golden Eaglets sun doke ‘Yan kasar Hungary da ci 4-2 a U-17.
- Tsaraba 10 da Buhari ya dawo da su daga kasar Rasha.
- Yemi Osinbajo ya nemi hakurin 'Yan Najeriya kan tashin kaya a kasuwa bayan garkame iyakoki.
- Majalisa ta aika wa tsohon gwamnan APC sammaci, ta lissafa manyan zunubansa 5.
- Okonkwo: Ibo ya kamata su zama Shugaban kasa a 2023 domin su kadai ne ba su yi mulki daga 1999 ba.
- Hukumar EFCC ta karbi korafi a game da wasu zargi kan Tinubu a zaben 2019.
- Dubun wasu masu garkuwa da mutane ta cika a Garin Kaduna da Imo.
- ADSIEC ta dage zaben kananan hukumomi na jihar Adamawa, ta bayar da dalili.
Leadership A Yau
- Taron Koli Na NIS Ya Ayyana Bunkasa Amfani Da Kayan Fasahar Zamani A Ayyukan Hukumar.
- Gasar ‘Yan Kasa Da 17: Tawagar Nijeriya Ta Fara A Sa’a.
- Takaddamar Zamfara Halal Hotel: Wa Ke Da Gaskiya?.
- Gwamnatin Sakkwato Ta Daidaita Albashi Tare Da Samun Rarar Miliyan 500.
- Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Kauyuka 40 A Adamawa.
- Zanga-zangar Adawa Da Firaministan Habasha Ta Ci Rayuwar Mutum 67.
- Akwai Yiwuwar Mun Kashe Al-Baghdadi A Wani Farmaki Da Muka kai –Amurka.
- Mutanen Borno Dubu 140 Suka Yi Gudun Hijira A 2019- Majalisar Dinkin Duniya.
- Beli: ‘Yanci Ne Na Duk Wani Mai Laifi Wanda Tsarin Mulkin kasa Ya Ba Shi – Lauya Aminu Abdurrashid.
- Rashin Aiki Yi Ga Matasa: Rawar Da Harkar Fina-Finai Ke Takawa.
- Kungiyar RAYAAS Ta Yi Allah Wadai Da Sace Yara A Kano Tare Da Canja Musu Addini.
Muryar Duniya
- 'Yan bindiga sama da 200 sun mika makamansu a Sokoto.
- Ambaliya ta mamaye kauyuka 40 a jihar Adamawa.
Premium Times Hausa
- ZABEN 2019: Kotun koli zata sake Sauraren korafin jam’iyyar Hope.
- Yadda mahara suka fatattaki mazauna kauyuka 17 a jihar Kaduna.
- Za a bude cibiyar kula da mutanen da suka yi hadarin mota, gobara a Jihar Anambra.
- Najeriya za ta hada hannu da kasashen duniya domin kawar da Kanjamau da wasu cututtuka.