Lahadi, 9 Yuni, 2019

Leadership A Yau
- Hatsari Ya Kashe Mutum Biyar A Abuja.
- An Shiga Yajin Aiki A Sudan.
- Masarautar Katsina Ta Yi Sabbin Nade-naden Sarautu.
- Mikel Obi Ya Yabawa Hazakar ‘Yan Kwallon Nijeriya.
- NAFDAC Ta Samu Ikon Kula Da Kayyayakin Da Aka Sarrafa Na Gwangwani.
- Hukumar FRSC Ta Shawarci Direbobi Kan Tukin Ganganci A Lokacin Damina.
- Buhari Zai Bude Taron EFCC Kan Cin Hanci Da Rasahawa A Ranar Talata.
- ‘Yan Fursuna Sun Nuna Bajinta A Wasanni.
- Gwamnatin Jihar Jigawa Ta Tsara Magance Ambaliyar Ruwa.
- ‘Yan Sanda Sun Kama ‘Yan Fashi Da Makami A Yankin Kano, Katsina, Da Zamfara.
- Ortom Ya Yi Alkawarin Farantawa Jama’ar Jihar Binuwai Rai.
- Sarkin Gumel Ya Gargadi Manoma Da Makiyaya.
- Majalisar Kasa Zango Na 9: An Bukaci Zaben Ahmed lawan A Matsayin Shugaba.
- ITF Ta Fara Kokarin Kawo Karshen Rashin Aikin Yi Ga Matasa.
- Gwamnan Jihar Neja Ya Shirya Tafiya Da Dukkan Bangarorin Al’umma –Wanna.
- Babu Shugaban Da Zai Samu Karbuwa A Wajen Jama’a Sai Ya Zama Adali – Bojoh.
Naij.com (Legit Hausa)
- Sabbin ministoci: An leko dalilin da yasa Buhari zai rike wasu ministocinsa 6 a zango na biyu.
- Rashin wutar lantarki ya hana tattalin arzikin Najeriya bunkasa – Dangote.
- Mutane 4 da za su yi sulhu a tsakanin Sarki Sanusi da Ganduje.
BBC Hausa
- Wasikar tuhuma: Sarki Sanusi ya mayar wa Ganduje martini.
- An hana masu zanga-zanga fitowa a Kamaru.
Voa Hausa
- Kotu Ta Umarci INEC Ta Mika Takardar Shaidar Cin Zabe Ga Wasu Jam'iyyu.
- Sudan: Jama'a Sun Kauracewa Shaguna, Tituna a Khartoum.
- Mutanen Sudan Sun Kara Kaimi Wurin Matsawa Sojojin Kasar Lamba.