Laraba, 19 Mayu, 2021

RFI:
- Kaduna: NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki a fadin Najeriya.
- Macron ya sha alwashin taimakawa kasashen Afrika wajen samun sassaucin bashi.
- Kungiyar AU za ta tallafawa yankin Sahel a yaki da ta'addanci.
Leadership A Yau:
- Tsohon Alkalin Alkalai Na Jigawa, Ya Rasu A Hadarin Mota
- Dakta Zainab Bagudu Ta Bukaci ‘Yan Jaridu Su Karfafa Zaman Lafiya A
- Ganganci Ne Soke Koyar Da Tarihi A Jami’o’in Nijeriya – Farfesa Kurawa.
- Manyan Jami’ai 87 Sun Samu ƙarin Girma A NIS.
PREMIUM TIMES HAUSA:
- Babban Jojin Najeriya ya gana da Ministan Kwadago, ya roki ma’aikatan kotu su janye yajin aiki.
DW:
- Taron kolin Faransa da Afirka na da burin duba tasirin Covid-19 kan tattalin arziki.
- Saudiyya za ta tilasta rigakafin corona.
- Tsaro a Nijar: Kungiyar tsoffin jami'an gwamnati ta yi kira da a sake lale.
- IPOB: 'Yan sandan Najeriya sun yunkuro.
VOA
- 2023: Ban Sa A Ka Ba – Yemi Osinbajo
- Shugaba Buhari Ya Nemi A Saukakawa Kasashen Nahiya Basukan Da Ake Bin Su.
- Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Nigeria Guda 3 A Jihar Nejan Nigeria.
- Kungiyar CIRAC Ta Nuna Damuwa Kan Tabarbarewar Tsaro a Jamhuriyar Nijar.
- Senegal Ta Doke Algeria Da Ci 94-76 A Gasar Kwallon Kwando Ta BAL.
- Gwamnatin Najeriya Ta Karbi Fam Miliyan 4.2 Na Kudaden Da Aka Kwato Daga Hannun Ibori.
- Kungiyoyin Addinai A Najeriya Sun Yi Tsokaci Dangane Da Rikicin Isra'ila Da Falasdinawa..
- Najeriya: Buhari Ya Nemi Izinin Ranto Sama Da Dala Biliyan 6.
Legit:
- Yanzu-Yanzu: Jami'an EFCC Na Sake Rantsuwar Aiki da Gaskiya Tsakani da Allah.