Litinin, 15 Nuwamba, 2021

نشرة أخبار صحف إفريقيا
AMINIYA
- ’Yan Bindiga Sun Sace Mutum 5 A Tegina.
RFI:
- MDD tace yarjejeniyar yanayi da aka cimma da kyar a taron Glasgow na da rauni.
- Kasashen da suka samu tikitin zuwa Qatar 2022.
- Jami'an tsaro sun tsare shugaban tashar Aljazeera a Sudan.
- Kasashen duniya 200 sun kulla yarjejeniya a taron yanayi.
Leadership A Yau:
- Yadda Sin Ta Yi Nasarar Zamanantar Da Kasa Mai Salo Irin Nata
PREMIUM TIMES HAUSA:
- Gidauniyar Tony Elumelu ta raba dala $5,000 ga kowane mai ƙaramar sana’a ga mutum sama da 4,900 a Afrika.
DW:
- Najeriya: Jirgin kasa zai samu kariya daga sojoji.
- China: Yaduwar cutar corona na'uin Delta
VOA
- Dan Tsohon Shugaban Libya Gadhafi Yayi Rijistar Takarar Zaben Disamba.
- Sani Dangote Ya Rasu
Legit:
- Ana wata ga wata: Gwamnatin Buhari za ta yi aikin canza taswirar Najeriya.