Litinin, 22 Maris, 2021

RFI:
- 'Yan bindiga sun kashe mutane 60 a Nijar.
- Al'ummar Congo Brazaville na kada kuri'a a zaben shugaban kasa.
- Dokar hana zirga-zirga ta haifar da zanga-zanga a yankin Turai.
Leadership A Yau:
- Kangin Talauci: Dabarun Buhari Na Ceto Mutum Miliyan 100.
- An Tarwatsa Masu Sha Da Sayar Da Kayan Maye A Kebbi, An Kame 21.
- Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Yankin Tafkin Chadi.
PREMIUM TIMES HAUSA:
- ASTRAZENECA: Hukumar NAFDAC ta ce ’yan Najeriya su yi kaffa-kaffa da rigakafin jabu.
- Babu ruwan INEC da sauran jam’iyyu 74, guda 18 kadai ta sani a yanzu – Festus Okoye.
DW:
- Madugun adawar Kwango ya mutu.
VOA
- Hari Kan Gwamna Ortom: Gwamnonin Jihohin Arewa Sun Dauki Mataki.
- Kotun Tsarin Mulkin Nijar Ta Tabbatar Da Nasarar Bazoum.
- Majalisar Tararrayyar Najeriya Na Nazarin Gayyatar Shugaban Kasa Da Gwamnoni.
- Fasahar Zamani Za Ta Kawo Ci gaba Da Ayukan Yi Ga ‘Yan Kasa -Emefiele.
- Ba Za Mu Amince Da Kai Hari Akan Dayanmu Ba - Gwamnonin Najeriya.
Legit:
- Barnar tsuntsaye ta ja jirgin sama da zai je Legas saukar gaggawa a Kano.
Manhaja:
- Jam’iyyu 18 kaɗai INEC ta sani a yanzu, inji Okoye.