Litinin, 25 Nuwamba, 2019

Aminiya
- Dan sanda ya bindige abokin aikinsa a lokacin da ya tarwatsa ‘Yan acaba.
Legit.ng
- Gwamnatin Kaduna za ta rugurguza gadar sama dake Kawo don gina sabuwa.
- Farfesa Is-haq Oloyede zai samu lambar yabon NPOM daga Shugaban kasa.
- 2023: ‘Dan takarar Arewa za ni marawa baya – Shugaban AFC, Kwande.
Premium Times Hausa
- RASHIN ALBASHI MAI KYAU: Kungiyar Malaman Manyan makarantu mallakar jihar Kaduna za su fara yajin aiki.
- TSARO: Gwamnatin Zamfara ta nemi a binciki tsohon gwamna Yari.
Von.gov.ng
- Mataimakin Shugaban Najeriya Osinbajo Yayi Kira Ga Cibiyar Dabarun Kudurori NIPSS Akan Dabarun Da Suka Dace.
Muryar Duniya
- China ta goyi bayan jagorar Hong Kong duk da shan kaye a zabe.
- Ba ni da shirin neman wa'adi na 3 a mulkin Najeriya- Buhari.
- Mutane 24 sun mutu a wani hatsarin jirgin sama a Goma.
- Al'ummar Namibia na shirin kada kuri'a a babban zaben kasar.
- Buhari ya bada umurnin kammala kamfanin Ajaokuta.
- An gano ma'aikata da suka bace a Burkina Faso.
- Fafaroma ya bukaci daina amfani da makamin nukiliya.
VOA
- An Fara Kidaya Kuri'un Zaben Shugaban Kasar Guinea-Bissau.
DW
- Nasarar masu rajin dimukuradiyya.