Litinin, 29 Nuwamba, 2021

AMINIYA
- Tikitin Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja Ya Kai N7,000 A Hannun ’Yan Ka-Yi-Na-Yi.
- Tallafin Kudin Mota Ba Daidai Yake Da Tallafin Mai Ba.
- Za A Rufe Hannu Daya Na Hanyar Legas Zuwa Ibadan Na Tsawon Kwana 6.
RFI:
- Faransa ta jagoranci taron kasashen Turai kan matsalar 'yan ci rani.
- ‘Yan bindigar da suka yi garkuwa da DPO sun nemi naira miliyan 50.
- Senegal ta nemi taimakon China kan warware matsalolin Yankin Sahel.
- Karin kasashe sun dakatar da zirga-zirga tsakaninsu da Afirka ta Kudu.
- Kungiyar Turai na taro da kungiyar NATO a Lituania.
Leadership A Yau:
- Tsohon Shugaban Najeriya: Inganta Kyakkyawar Dangantaka Da Kasar Sin Zai Tabbatar Da Moriyar Juna.
- Ra’ayoyin Xi Jinping Kan Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Mutanen Sin Da Afirka.
- Ranar Talata Za’a Bude layukan Sadarwa A Zamfara –Gwamna.
- Tsokaci Kan Huldar Kasuwanci Da Tattalin Arziki Tsakanin Sin Da Afrika.
PREMIUM TIMES HAUSA:
- KASUWAR GWAL A KANO: Najeriya za ta magance asarar dala biliyan 9 da ake yi a haƙar zinari duk shekara.
- Yadda a baya muke tunanin cewa cutar Nimoniya cutar aljanu ce – Wasu mata a Jigawa.
- FESHIN MUTUWA: Manoman Najeriya na amfanin da maganin ƙwarin da aka haramta fesawa a ƙasashen Turai – Rahoto.
DW:
- Taron ministocin lafiya na G7 kan Omicron.
- Afirka ta Kudu ta soki matakin soke jirage.
VOA
- Filato: Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Yari.
- An Gudunar Da Zanga-zanga a Wasu Unguwannin Garin Bauchi.
Legit:
- Kasar China ta yi karin haske kan kwace filin jirgin saman Uganda saboda cin bashin $207m.
- Gwamnatin Buhari ta shiga damuwa kan yadda ake mutuwa daga cutar Maleriya.
- Bayani Dalla-Dalla: Yadda zaka cike fom din shiga aikin dan sanda a yanar gizo 2021 da aka fara yau.