Litinin, 29 Maris, 2021

RFI:
- Faransa na iya fadawa zango na uku na annobar Coronavirus mafi muni.
- Atiku ya jaddada matsayinsa a kan sayar da NNPC.
- Dole mu taimaki gwamnatin Buhari – Atiku.
- Sudan ta hana Afrika ta Kudu samun tikitin zuwa gasar AFCON.
- Duniyar Wasanni: Wasannin neman tikitin zuwa gasar AFCON.
Leadership A Yau:
- PDP Ta Lashe Zaɓen Ƙananan Hukumomin Sakkwato.
- Dan Majalisa Ya Kai Ziyarar Jajen Gani-da-ido Wajen Gobarar Kasuwar Katsina.
PREMIUM TIMES HAUSA:
- ‘Daga Buhari Sai Tinubu’ – Inji Dubban magoya bayan Tinubu a Kano.
- Da in karya dokar kasa, ko a tilasta ni in yi abinda ba haka ba, gara in ajiye aikin – Bawa.
DW:
- Zaben kananan hukumomi: Nadi ko zabe?.
- Amnesty International ta samu sabuwar shugaba.
VOA
- Dalilin Da Ya Sa Bola Tinubu Ya Kai Ziyara Kano.
- Najeriya Ta Yi Damarar Hana Shiga Da Riga-kafin COVID Na Jabu.
- Shin Manoman Najeriya Za Su Ci Gajiyar Gidauniyar Tallafin Da Majalisa Ta Samar Musu?.
- Boko Haram Ta Sake Jefa Maiduguri Cikin Duhu.
- 'Yan Sandan Kaduna Sun Kama Masu Satar Mutane A Wani Hadin Gwiwa Da 'Yan Gari.
Legit:
- Jihar Kano da Legas na da matukar muhimmanci ga Najeriya, Inji Asiwaju Bola Tinubu.
- Ku cire mu a jerin masu son ballewa daga Najeriya, jihohin Kudu ga masu son kafa Biafra.
Manhaja:
- Hajjin 2021: NAHCON ta umurci jihohi su yi wa maniyyatansu rigakafin korona.