Litinin, 5 Afirilu, 2021

RFI:
- EASTER: Fafaroma Francis ya bukaci samarwa kasashe matalauta rigakafin korona.
- An nada sabon Franminista a jamhuriyar Nijar
- Sojin saman Najeriya sun musanta ikirarin Boko Haram na kakkabo jirginsu
- Dubban ma'aikata a Myanmar sun shiga yajin aiki domin kwatar 'yanci
Leadership A Yau:
- Gwamnonin Arewa Biyar Sun Bukaci Mulki Ya Koma Yankin Kudu A Zaben Shekarar 2023.
- Yajin Aikin Likitoci: An Fara Kwashe Majinyata Daga Asibitoci.
- Gwamnatin Bauchi Na Kashe Fiye Da Naira Biliyan Guda Kowane Wata Kan Kiwon Lafiya.
- Bikin Ista: Saraki Ya Nemi Kirista Su Yi Koyi Da Ɗabi’ar Sadaukarwa.
PREMIUM TIMES HAUSA:
- Gwamnatin Kaduna ba ta nada kwamitin yin sulhu da ‘Yan bindiga ba, duk wanda aka kama zai yaba wa aya zaki.
- HIMMA DAI MATA MANOMA: Karatun jami’a bai hana ni harkar noma da kiwo ba – Daliba mai nasibin noma.
DW:
- Nijar: Harin ta'addanci kan soja.
VOA
- Tashin Farashin Danyen Mai Ya Bunkasa Kudaden Ajiyar Ketare Da Dala Miliyan 404.
- Bai Kamata Duk Dan Bindiga Ya Ci Gaba Da Rayuwa Ba - El-Rufai.
- Ya Kamata A Kafa Kotunan Musamman Don Hukunta ‘Yan Bindiga Da Masu Garkuwa Da Mutane - Obasanjo, Gumi.
- Masana Tarihi Na Ganin Gudunmuwar Sarakuna Na Iya Yin Tasiri.
- Garba Shehu Ya Mai Da Martani Kan Sukar Buhari Da Kukah Yayi.
Legit:
- Sakon Osinbajo ga 'yan Najeriya: Ku kara hakuri, abubuwa za su daidaita.
- Rundunar Yan Sanda ta sheƙe yan garkuwa da mutane a wani Batakashi da suka yi.
- NSCDC ta lalata wata Maɓoyar Man Fetur a Delta, Ta Cafke Mutum shida.