Talata, 18 Yuni, 2019

Leadership A Yau
- Al’ummar Duniya Za Su Zarce Biliyan Tara A 2050 -Majalisar Dinkin Duniya.
- Kwalejin Kimiyya Ta Kebbi Ta Hana Dalibai 7,000 Rubuta Jarabawa Saboda Rashin Biyan Kudin Makaranta.
- ‘Yan Bindiga Sun Harbe Yara Uku A Kaduna.
- Yara Miliyan 8 Ne Ba Su Zuwa Makarantar Boko A Jihohin Nijeriya 10 –UNICEF.
- Boko Haram Ta Yi Amfani Da Yara 53 Wajen Hare-haren Kunar Bakin Wake-UNICEF.
- Shugaban Faransa Ya Bukaci Iran Ta Kara Hakuri Kan Yarjejeniyar Nukiliyarta.
- An Cire Nijeriya Daga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Mata.
- Shari’ar Gwamnan Osun: Cikin Wasu Gwamnonin ‘Inconclusibe’ Ya Duri Ruwa.
- Rashin Samun Ingantaccen Ilimi Ya Jefa Fulani Ta’addanci A Najeriya – Shugaban Kungiya.
- Dalibin Da A Ke Zargi Da Fashi Da Makami Ya Shiga Hannu.
- Kotu Ta Yi Wa Matashi Daurin Wata Shida Bisa Satar Buhun Goro.
- Asusun IFAD Ya Tallafa Wa Manoma A Yankunan Guri Da Kafin Hausa.
- A Gaggauta Tura Dokar Man Fetur, In Ji PENGASSAN.
- TCN Ta Danganta Rashin Kyakyawan Shugabanci Da Matsalar Wutar Lantarki A Nijeriya.
- TSA: Gwamnatin Tarayya Ta Adana Caji Na Bankuna Naira Biliyan 128.
- Yarjejeniyar Musayar Kudi Da China Ba Ta Shafi Kayan Da Aka Haramta Ba – CBN.
- Guguwa Ta Lalata Gidaje Sama Da Dubu A Zamfara.
- ’Yan Fashi Sun Kashe ’Yan Acaba Biyu A Kaduna.
- Sabbin ’Yan Majalisar Bauchi Sun Cancanci A Yi Musu Adalci – Hon. Soro.
- Cibiyar CCD Ta Shirya Taro Kan Yadda Nakasassu Za Su Yaki Rashawa A Kano.
- APC Na Zargin Ana Shirya Mata Makarkashi Kan Zaben Kakakin Majalisar Bauchi.
- ’Yan Nijeriya Sama Da 500 Sun Sami Aikin Lafiya Kyauta A Jihar Kuros Riba.
- Gbajabiamila Ya Kaddamar Da Kwamitoci Uku.
- Mutane 30 Sun Mutu, 42 Sun Jikkata A Fashewar Boma-bomai A Jihar Borno – SEMA.
- Binuwe: Kungiyar Tsofaffin Sojoji Ta Yaye Mutum 295 Da Suka Samu Horo Kan Tsaro.
Legit Hausa (Naij.com)
- Yanzu Yanzu: Buhari da gwamnonin APC na cikin ganawa a fadar Shugaban kasa.
- Harin Masallaci: An daure wanda ya yada labarin kisan Musulmai 50 a shafin zumunta.
- Za a binciki Sanatoci da yan majalisu Naira biliya 900 na ayyukan karya.
- Ganduje ya yi magana kan N6.8m da aka ce gwaggon biri ya hadiye a Zoo.
- Wani Takwara na ne ya ce Mutanen kudu za su karbi mulki inji Lawan.
- Hukumar ICPC za ta binciki aiyukan mambobin majalisar wakilai da sanatoci a jihohi 12.
Premium Times Hausa
- Cewa wai goggon biri ya hadiya miliyan 6 a Kano zuki tamallen ‘yan jarida ne – Ganduje.
- Gbajabiamila ya gwasale Oshiomhole, zai nada ‘yan PDP shugabancin kwamitoci.
- Mahara sun kashe mutane uku a Kaduna – ‘Yan sanda.
- NCDC ta hada hannu da RKI domin samar da kiwon lafiya na gari a Najeriya.
Voa Hausa
- Dillalan Shanu Da Kayan Abinci Na Barazanar Yajin Aiki.
- 'Yan Sintiri A Adamawa Sun Kama 'Masu Satar Mutane.