Talata, 21 Janairu, 2020

Legit.ng
- An nemi Femi Fani-Kayode an rasa a shari’ar badakalar Dala biliyan 2.1.
- Likitoci biyu, marar lafiya daya sun mutu bayan bullar wata sabuwar cuta a Kano.
- Atiku ya yi magana a kan hukuncin kotun koli a jihohin arewa 4.
- Babban Limamin Jami’ar A.B.U Zariya, Imam Abubakar Musa ya rasu.
- Gwamna Zulum ya yi tattaki zuwa Chadi, ya gana da rundunar kasa da kasa.
Premium Times Hausa
- SHAWARAR PANTAMI: Matasa su rika fifita kwarewar fasahar zamani fiye da kwas din digiri.
- KOTUN KOLI: “Da APC ba ta ci Kano da Filato ba, da mun shiga tsilla-tsilla” – Buhari.
- HARKALLAR MALABU: EFCC ta tanadi guduma 19 domin dukan Adoke a kotu.
- INEC ta ki amincewa da janyewa zaben ‘inconclusive’ da Minista Akpabio ya yi.
- Buhari ya bayyana wa Shugaban Ghana dalilan rufe kan iyakokin Najeriya.
- Buhari ya nemi Ingila ta koro gudaddun ‘yan Najeriya masu ‘kashi a baya’.
- Kungiyar ‘Yan Ta’addan Ansaru Ta Dauki Alhakin Kaiwa Tawagar Sarkin Potiskum Hari, Daga Imam Murtadha Gusau.
Aminiya
- Sama da ’yan Najeriya miliyan 60 ba su iya rubutu da karatu ba.
- Ba yanzu za a bude boda ba-Shugaba Buhari.
Muryar Duniya
- Cutar da ake kyautata zaton Lassa ce ta hallaka likitoci a Kano.
- Ana cin nasara a yaki da 'yan bindiga a Najeriya.
- Ba yanzu zan bude iyakoki ba – Buhari.
- Sama da 'yan Najeriya miliyan 60 ba su iya rubutu da karatu ba.
Leadership A Yau
- ‘Sama Da ‘Yan Nijeriya Miliyan 60 Ba Su Iya Rubutu Da Karatu Ba’.
- Ba Za Mu Bude Iyakokin Nijeriya Yanzu Ba- Buhari.
- Limamin Jami’ar ABU Ya Rasu Yana Da Shekara 110.
- Ya Dace A Kara Habaka Cudanyar Tattalin Arzikin Duniya.
- Nijeriya Za Ta Tallafawa Kasar Guinea Gina Matatar Man Fetur.
- Gambia Ta Sha Alwashin Kama Tsohon Shugaban Kasar Jammeh.
- Rasha Na Mai Da Hankali Sosai Kan Bikin Murnar Sabuwar Shekara Ta Kasar Sin Da CMG Zai Gabatar.
- Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Jagoranci Ga Dunkulewar Tattalin Arzikin Duniya Bai Daya.
- Karo Na Hudu Ne An Gudanar Da Atisayen Gwajin Shirye-Shiryen Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2020.
- Gwamnan Bauchi Ga Tsohon Gwamna: Ka Zo Ka Taya Ni Gyara Barnarka.
- Kotun Koli: Ku Ba Ni Hadin Kai – Ganduje Ya Roki ’Yan Adawa.
- A Daidaita Sahun Ilimi A Kano Kafin Na ’Yan Babura – Dr. Bala.