Talata, 22 Yuni, 2021

RFI:
- Tattalin arzikin duniya ya samu tagomashi bayan Korona
- Dakatarwar da ECOWAS ta wa Mali na nan daram
Leadership A Yau:
- Gwamnatin Tarayya Za Ta Sasanta Da Kamfanin Twitter
- Buhari Ya Amince Da Kafa Sabbin Jami’o’in Fasaha Da Kiwon Lafiya 5
- Dalibai Da Malamai Sun Koma Kwalejin Fasaha Ta Nuhu Bamalli Cikin Dar-dar
- Hadaddiyar Daular Larabawa Ta Sake Hana Jigilar Jirage Daga Nijeriya
PREMIUM TIMES HAUSA:
- BARNO: Yadda sojojin Sansanin Kumshe su ka murƙushe maharan ƙunar-baƙin-wake
- GA ƘOSHI GA KWANAN YUNWA: Najeriya ta yi cinikin fetur da gas na dala biliyan 418.544 cikin shekaru 10 –NEITI
- ‘Yan Najeriya sun yi wa Korona ‘Zilliya’, bata kama kowa ba ranar Lahadi a karon farko tun Faburairun 2020
- RANAR CUTAR SIKILA TA DUNIYA: Duk shekara ana haifar jarirai 150 dake dauke da ciwon a Najeriya
DW:
- Gwamnatin Najeriya na shirin bude tattaunawa da masu ruwa da tsaki cikin rikicin da ya hallaka rayuka a yankin Kudu maso Gabashin da ke kallon sake tashin fatalwar Biafra.
- Ethiopiya na zaben 'yan majalisa
VOA
- Dakarun Najeriya Sun Sake Kubutar Da Karin Wasu Daliban Kebbi
- Shugabannin Fulani A Najeriya Sun Yi Allah Wadai Da Gargadin Igboho
- Wadanda Suke Jira Najeriya Ta Wargaje Za Su Ji Kunya – Osinbajo
- Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan Ya Sami Sabon Mukami
- Ghana Ta Nemi Taimakon Dakarun Ruwan Najeriya
Legit:
- ASUU: Gwamnatin Tarayya ta yi wa Malaman Jami’a da ke shirin komawa yajin-aiki raddi
- Sanata Rochas Okorocha ya fadawa Ibo gaskiya game da masu zugasu a kan a barka Najeriya