Talata, 23 Yuli, 2019

Leadership A Yau
- Buhari Ya Aikawa Majalisa Da Sunayen Sabbin Ministoci.
- Akwai ‘Yan Gudun Hijirar Kasar Kamaru 40, 000 A Nijeriya- Majalisar Dinkin Duniya.
- Hukumar FRSC Ta Kara Wa Jami’anta 64 Mukami.
- Dangin Jonathan Da Ma’aikatan Gidansa Sun Sace Ma Sa Naira Miliyan 300.
- Za Mu Tabbatar Da Tsaron Lafiyar Manoma A Nasarawa – Gwamna A.A. Sule.
- Kotun Koli Ta Ki Amincewa Da Sake Duba Hukuncin Zaben Zamfara.
- Kungiyar Kimiyya Ta Kasa Ta Karrama Shugaban Kwalejin Kimiya Da Fasaha Ta Abdu Gusau.
- Kano: Dalilin Da Ya Sanya DPR Ta Garkame Gidajen Sayar Da Man Fetur 25.
- Mutumin Da Ya Dare Jirgin Azman Dan Kasar Nijar Ne – Hukumar FAAN.
- Bankin Duniya Da Bauchi Za Su Kaddamar Da Shirin Samar Da Ruwa.
- Kamfanin TCN Zai Dakatar Da Tura Wa Jihar Kano Wutar Lantarki.
- Gwamnatin Kano Za Ta Tsaurara Kan Haraji, In Ji Ganduje.
- Farashin Tumaturi, Shinkafa Da Doya Ya Ragu, In Ji NBC.
- Bai Kamata Ighalo Ya Yi Ritaya Ba, Cewar Tijjani Babangida.
- Manchester United Ta Na Magana Da Lille Domin Sayen Pepe.
- An Raba Kofin Zakarun Africa.
- Kotu Ta Dakatar Da Majalisar Kasa Daga Yunkurin Karbe Majalisar Dokokin Bauchi.
Voa Hausa
- Babbar Kotu A Jihar Bauch Ta Hana Majalisar Wakilai Bincike.
- Hukumar Kwastam Tayi Kamen Haramtattun Kaya Na Fiye Da Miliyan 100.
- 'Yan Keke Napepe Sun Fara Yajin Aikin Gama-gari A Jihar Adamawa.
- Kungiyar Miyetti Allah Taki Amincewa Da Sabon Shirin Gwamnati.
- Wadanda Suka Mutu A Rikicin 'Yan Shi'a A Abuja Ya Karu.
- Kim: Muna Tauna Tsakuwa Ne Don Shaidawa Aya Karfin Mu.
BBC Hausa
- Buhari ya fitar da sunayen sabbin ministocinsa.
- Ba ma yi wa 'yan sanda katsalanda kan Shi'a – Sojoji.
- 'Haramta kungiyar 'yan Shi'a ta IMN ba mafita ba ce'.
- Zaben Kano: Abba ya gabatar da shaida 241 kan Ganduje.
- Sulhu tsakanin 'yan banga da Fulani ya yi nasara a Zamfara – Matawalle.
Premium Times Hausa
- Abin da ya hana a fara aiki da sabon tsarin albashi gadan-gadan – Shugabar Ma’aikata.
- ZABEN KANO: Ganduje da APC sun roki kotu kada ta karbi tulin shaidu 241 da Abba Yusuf ya gabatar.
- SUNAYEN SABBIN MINISTOCI: Buhari ya aika da sunaye 43 majalisar dattawa.
- RASHIN JITUWA: Wa ya kashe kanin sa da wuka a Kano.
Aminiya
- Majalisar dattawa ta dage ranakun tantance Ministoci.
- Sunayen Ministocin Buhari da majalisa zata tantance.
- Gwamnatin Gombe za ta kashe Naira miliyan 110 don magance matsalar ruwan sha a jihar.
- Makarantar Little Angel ta yaye dalibai 28 a Katsina.