Talata, 9 Yuli, 2019

Premium Times Hausa
- Jihar Gombe ba za ta fasa shirin gina rugage ba – Gwamna Yahaya.
- Kotu za ta bayyana ranar yanke hukunci kan takardun shaidar sakandaren Buhari.
- SHARI’AR ZABE: Buhari ya nuna rashin yarda a gabatar da takardun ilmin sa a kotu.
- ‘Yan shi’ah sun harbe ‘Yan sanda uku dake gadin majalisar Tarayya Abuja.
- ZABEN KOGI: ’Yan takarar APC 20 sun ki amincewa da tsarin zaben fidda gwani.
- Rikicin Boko Haram ya kara kassara jama’a daga Oktoba 2018 – UN.
Voa Hausa
- Dole Mu Tallafawa Kananan Hukumomi-Gwamnan Jigawa.
- 'Yan Shi'a Sun Kara Kaimi A Fafutukar Ganin An Sake El-Zakzaky.
- Bakin Haure Sun Ce Su Na Fuskantar Ukuba A Libiya.
- Afrika Ta Tsakiya Ta Kira 'Ya'Yanta Dake Gudun Hijira A Waje Su Dawo Gida.
Muryar Duniya
- Habasha za ta aike da 'yan kasar dubu 50 zuwa Daular Larabawa.
- Kotu na tuhumar tsohon ministan Jammeh bisa laifin kisa.
- Za mu farfado da matatun man Najeriya kafin karewar 2023 – Kyari.
Legit.ng
- Ba gudu ba ja da baya: Jihar Gombe na nan akan bakarta na gina Ruga – Inuwa Yahaya.
- Zaben Kogi: Yan takarar APC 20 sun yi tawaye akan tsarin zaben fidda gwani.
- Yanzu-yanzu: Daya daga cikin yan sandan da yan Shi'a suka harba, Umar Abdullahi, ya kwanta dama.
- Adadin al'ummar Najeriya ya kai 190m – NPC.
- Jami'an kwastam sun kama kwantaina 42 makare da kwayar 'Tramol'.
- Hadin kai ne kadai zai kawo karshen rashin tsaro da kabilanci a Najeriya - Osinbajo, Tinubu.
- Wata sabuwa: An yi mun barazana ne yasa dole nasa hannu a sakamakon zaben shugaban kasa na 2019 - Mohammed Tata.
Leadership A Yau
- Shaidar Atiku A Gaban Kotu Ya Kasa Tuna Ranar Da A Ka Yi Zaben Shugaban Kasa.